Skip to content
Ezra 10:16-17

Kafa Kwamitin Bincike

Ezra 10:16-17
16
Sai waɗanda suka dawo daga bauta suka yi yadda aka zartar. Ezra firist ya zaɓi mutane waɗanda su ne shugabannin iyalai, ɗaya daga kowane sashe, aka rubuta sunan kowannensu. A ranar ɗaya ga watan goma kuwa suka zauna don su yi binciken waɗannan abubuwa.
17
A rana ta farko ga watan farko, suka gama da bincike duk waɗanda suka auri baƙin mata.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options