Skip to content
Ezekiyel 37:16-17

Ezekiyel 37:16-17

16
“Ɗan mutum, ka ɗauki sanda ka rubuta a kansa, ‘Na Yahuda da Isra’ilawan da suke tare da shi.’ Sa’an nan ka ɗauki wani sanda, ka rubuta a kansa, ‘Sandan Efraim, na Yusuf da dukan gidan Isra’ilan da suke tare da shi.’
17
Ka haɗa su su zama sanda guda saboda su kasance ɗaya a hannunka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options