Fò sí àkóónú
Ezekiyel 36:9-11

Ezekiyel 36:9-11

9
Na damu da ku kuma zan dube ku da tausayi; za ku nome ku kuma shuka,
10
zan kuma riɓaɓɓanya mutane a kanku, dukan gidan Isra’ila ke nan. Za a zauna a birane a kuma sāke gina rusassun wurare.
11
Zan sa mutane da dabbobi su yi yawa a kanku, za su kuma ba da ’ya’ya su kuma yi yawa. Zan zaunar da mutane a kanku kamar dā zan kuma sa ku wadaita fiye da dā. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options