Skip to content
Ezekiyel 16:20-21

Ezekiyel 16:20-21

20
“ ‘Kika kuma kwashe ’ya’yanki maza da mata waɗanda kin haifa mini kika miƙa su kamar abinci ga gumakanki. Karuwancinki bai isa ba ne?
21
Kin kashe ’ya’yana kika kuma miƙa su ga gumaka.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options