Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 6:10-13

Musa ya sāke ƙi

Fitowa 6:10-13
10
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa,
11
“Koma ka ce wa Fir’auna sarkin Masar, yă bar Isra’ilawa su fita daga ƙasarsa.”
12
Amma Musa ya ce wa Ubangiji, “In Isra’ilawa ba su ji ni ba, yaya Fir’auna zai ji ni, da yake ina magana da ƙyar?”
13
Ubangiji ya yi magana da Musa da Haruna game da Isra’ilawa da Fir’auna sarkin Masar, ya umarce su su fitar da Isra’ilawa daga Masar.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options