Skip to content
Fitowa 36:5-6

Fitowa 36:5-6

5
suka ce wa Musa, “Mutane suna kawo fiye da abin da ake bukata domin aikin da Ubangiji ya umarta a yi.”
6
Sai Musa ya ba da umarni, suka aika ko’ina a cikin sansani cewa, “Kada namiji ko ta mace yă sāke kawo kyauta don wuri mai tsarki.” Ta haka mutane suka daina kawowa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options