Fitowa 31:1-4
1
Sai Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Duba, na zaɓi Bezalel ɗan Uri, ɗan Hur, na kabilar Yahuda,
3
na kuma cika shi da Ruhun Allah, fasaha, azanci, da kuma sani cikin kowace irin sana’a,
4
don yin zāne-zāne na aikin zinariya, azurfa da tagulla,