Skip to content
Fitowa 23:31-33

Fitowa 23:31-33

31
“Zan kafa iyakokinku daga Jan Teku zuwa Bahar Rum, daga hamada kuma zuwa Kogi. Zan ba da mazaunan ƙasar a hannunku, za ku kuwa kore su daga gabanku.
32
Kada ku ƙulla yarjejjeniya da su, ko da allolinsu.
33
Kada ku bari su zauna a cikin ƙasarku, in har kuka bar su, za su ɓata ku da zunubinsu na bautar allolinsu, har zai yă zama muku tarko.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options