Skip to content
Fitowa 23:31-33

Fitowa 23:31-33

31
“Zan kafa iyakokinku daga Jan Teku zuwa Bahar Rum, daga hamada kuma zuwa Kogi. Zan ba da mazaunan ƙasar a hannunku, za ku kuwa kore su daga gabanku.
32
Kada ku ƙulla yarjejjeniya da su, ko da allolinsu.
33
Kada ku bari su zauna a cikin ƙasarku, in har kuka bar su, za su ɓata ku da zunubinsu na bautar allolinsu, har zai yă zama muku tarko.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options