Skip to content
Fitowa 23:20-21

Fitowa 23:20-21

20
“Ga shi, zan aika mala’ika a gabanku, yă tsare ku a tafiyarku, yă kuma kawo ku wurin da na shirya.
21
Ku saurare shi, ku kuma kasa kunne ga abin da yake faɗa. Kada ku yi masa tawaye; ba zai gafarta tawayenku ba, gama shi wakilina ne.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options