Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 22:28-31

Wajibai ga Allah da masu iko

Fitowa 22:28-31
28
“Kada ku yi maganar saɓo ga Allah, ko ku la’anta mai mulkin mutanenku.
29
“Kada ku jinkirta fitar da zakarku daga rumbunanku, ko harajin kayan da kuka saya. “Dole ku ba ni ’ya’yan farinku maza.
30
Ku yi haka da shanunku da tumakinku. Bari su kasance da iyayensu mata, har kwana bakwai, amma ku ba ni su a rana ta takwas.
31
“Za ku kasance mutanena masu tsarki. Saboda kada ku ci naman da namun jeji suka kashe; ku jefa wa karnuka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options