Skip to content
Fitowa 21:26-27

Fitowa 21:26-27

26
“In mutum ya bugi bawa ko baiwa a ido, har idon ya lalace, dole yă ’yantar da shi ko ita, maimakon ido.
27
In kuma ya fangare haƙorin bawa ko baiwa, dole yă ’yantar da bawan ko baiwar, a maimakon haƙorin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options