Skip to content
Fitowa 20:3-5

Fitowa 20:3-5

3
“Ba za ka yi wa kanka waɗansu alloli ba sai ni.
4
Ba za ka yi wa kanka waɗansu alloli a siffar wani abu a sama a bisa, ko a ƙarƙashin ƙasa, ko a ƙarƙashin ruwa ba.
5
Ba za ka durƙusa gare su, ko ka yi musu sujada ba. Gama ni, Ubangiji Allahnka mai kishi ne, nakan hukunta ’ya’ya har tsara ta uku da ta huɗu na waɗanda suke ƙina,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options