Skip to content
Fitowa 2:16-17

Fitowa 2:16-17

16
To, fa, akwai wani firist na Midiyan, yana da ’ya’ya mata bakwai, suka zo su shayar da dabbobin mahaifinsu.
17
Sai waɗansu makiyaya suka zo suka kore su, amma Musa ya tashi ya taimake su ya shayar da dabbobinsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options