Skip to content
Fitowa 18:3-4

Fitowa 18:3-4

3
da ’ya’yanta biyu maza. Ana kira ɗaya Gershom, domin Musa ya ce, “Na zama baƙo a baƙuwar ƙasa”;
4
ɗayan kuma Eliyezer, domin ya ce, “Allah mahaifina ya taimake ni ya cece ni daga takobin Fir’auna.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options