Skip to content
Fitowa 16:27-28

Fitowa 16:27-28

27
Duk da haka waɗansu mutane suka fita a ranar Asabbaci don su tattara, amma ba su sami kome ba.
28
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Har yaushe za ku ƙi bin dokokina da umarnaina?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options