Skip to content
Fitowa 16:19-20

Fitowa 16:19-20

19
Sa’an nan Musa ya ce musu, “Kada wani yă bar saura har safe.”
20
Duk da haka waɗansu ba su kula da umarnin Musa ba, suka bar saura har safe, kashegari kuwa ta yi tsutsotsi, ta ruɓe, sai Musa ya yi fushi da su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options