Skip to content
Fitowa 15:23-25

Fitowa 15:23-25

23
Da suka zo Mara, ba su iya shan ruwan ba saboda yana da ɗaci (shi ya sa ake kira wurin Mara).
24
Sai mutanen suka yi gunaguni a kan Musa, suna cewa, “Me za mu sha?”
25
Sai Musa ya yi kuka ga Ubangiji, Ubangiji kuwa ya nuna masa wani itace. Sai ya jefa shi cikin ruwan, sai ruwan ya zama mai daɗi. A can Ubangiji ya yi musu doka da farilla, a can kuma ya gwada su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options