Skip to content
Fitowa 14:13-14

Fitowa 14:13-14

13
Musa ya amsa wa mutane ya ce, “Kada ku ji tsoro. Ku tsaya dai ku ga ceton da Ubangiji zai kawo muku yau. Masarawan da kuke gani yau, ba za ku ƙara ganinsu ba.
14
Ubangiji zai yi yaƙi dominku, ku dai tsaya kurum.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options