Skip to content
Fitowa 14:1-2

Fitowa 14:1-2

1
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Ka faɗa wa Isra’ilawa, su juya su kafa sansani a Fi Hahirot, a tsakanin Migdol da teku. Za su kafa sansanin kai tsaye kusa da teku, wanda ya fuskanci Ba’al-Zafon.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options