Tsallake zuwa abun ciki
Esta 4:16-17

Ƙudurin Esta da Kiran Azumi

Esta 4:16-17
16
“Ka tafi, ka tattara dukan Yahudawan da suke Shusha, ku yi azumi saboda ni. Kada ku ci ko ku sha, dare da rana har kwana uku. Ni kuwa da bayina za mu yi azumi yadda kuke yi. Idan aka yi haka, zan tafi wurin sarki, ko da yake wannan karya doka ce. Idan na hallaka, to, na hallaka.”
17
Saboda haka, Mordekai ya tafi, ya aikata dukan umarnan Esta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options