Skip to content
Afisawa 2:6-7

Afisawa 2:6-7

6
Allah ya tashe mu tare da Kiristi, ya kuma ba mu wurin zama tare da shi a cikin mulkin samaniya.
7
Allah ya yi haka domin a tsararraki masu zuwa yă nuna yalwar alherinsa da ya wuce misali, an bayyana alheransa da ya yi mana ta wurin Kiristi Yesu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options