Skip to content
Afisawa 2:5-6

Afisawa 2:5-6

5
ya ba mu rai sa’ad da ya tashe Kiristi daga matattu. Ta wurin alherin Allah ne aka cece ku.
6
Allah ya tashe mu tare da Kiristi, ya kuma ba mu wurin zama tare da shi a cikin mulkin samaniya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options