Skip to content
Mai Hadishi 3:9-13

Mai Hadishi 3:9-13

9
Wace riba ce ma’aikaci yake da ita saboda wahalarsa?
10
Na ga nawayar da Allah ya ɗora a kan mutane.
11
Ya yi kowane abu da kyau a lokacinsa. Ya kuma sa matuƙa a zukatan mutane, duk da haka sun kāsa gane abin da Allah ya yi daga farko zuwa ƙarshe.
12
Na san ba abin da ya fi wa mutane kyau fiye da su ji daɗi su kuma yi alheri yayinda suke da rai.
13
Cewa kowa yă ci, yă sha, yă kuma ji daɗi cikin dukan aikinsa, wannan kyautar Allah ce.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options