Skip to content
Mai Hadishi 3:9-11

Mai Hadishi 3:9-11

9
Wace riba ce ma’aikaci yake da ita saboda wahalarsa?
10
Na ga nawayar da Allah ya ɗora a kan mutane.
11
Ya yi kowane abu da kyau a lokacinsa. Ya kuma sa matuƙa a zukatan mutane, duk da haka sun kāsa gane abin da Allah ya yi daga farko zuwa ƙarshe.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options