Skip to content
Maimaitawar Shari’a 32:19-20

Maimaitawar Shari’a 32:19-20

19
Ubangiji ya ga wannan ya kuma ƙi su, domin ’ya’yansa maza da mata sun husata shi.
20
Ya ce, “Zan ɓoye fuskata daga gare su, in ga ƙarshensu; gama su muguwar tsara ce, ’ya’ya ne marasa aminci.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options