Skip to content
Maimaitawar Shari’a 3:21-22

Maimaitawar Shari’a 3:21-22

21
A lokacin nan na umarci Yoshuwa na ce, “Da idanunka ka ga dukan abin da Ubangiji Allahnku ya yi da waɗannan sarakuna biyu. Haka Ubangiji zai yi da dukan masarautai a can, inda za ku.
22
Kada ku ji tsoronsu, gama Ubangiji Allahnku zai yi yaƙi dominku.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options