Maimaitawar Shari’a 3:21-22
21
A lokacin nan na umarci Yoshuwa na ce, “Da idanunka ka ga dukan abin da Ubangiji Allahnku ya yi da waɗannan sarakuna biyu. Haka Ubangiji zai yi da dukan masarautai a can, inda za ku.
22
Kada ku ji tsoronsu, gama Ubangiji Allahnku zai yi yaƙi dominku.”