Skip to content
Maimaitawar Shari’a 23:15-16

Maimaitawar Shari’a 23:15-16

15
In bawa ya tsere zuwa wurinku don mafaka, kada ku miƙa shi ga ubangidansa.
16
Ku bar shi yă zauna a cikinku a duk inda yake so, da kuma a kowane garin da ya zaɓa. Kada ku tsananta masa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options