Skip to content
Maimaitawar Shari’a 23:10-11

Maimaitawar Shari’a 23:10-11

10
In ɗaya daga cikin mazanku ya ƙazantu saboda zubar da maniyyi, sai yă fita daga sansani yă zauna waje da sansani.
11
Amma yayinda yamma ke gabatowa sai yă wanke kansa, da fāɗuwar rana kuwa sai yă koma cikin sansani.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options