Skip to content
Daniyel 8:1-2

Daniyel 8:1-2

1
A shekara ta uku ta mulkin sarki Belshazar, ni, Daniyel, na ga wahayi, bayan wancan da na riga gani.
2
A cikin wahayin, na ga kaina a mafakar Shusha a yankin Elam; a wahayin na ga ina a bakin Kogin Ulai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options