Skip to content
Daniyel 6:19-20

Daniyel 6:19-20

19
Gari yana wayewa, sai sarki ya tashi ya hanzarta zuwa ramin zakoki.
20
Da ya yi kusa da ramin zakokin, sai ya kira Daniyel da muryar mai cike da damuwa ya ce, “Daniyel bawan Allah mai rai, ko Allahn nan naka wanda kake bauta wa kullum, ya iya cetonka daga zakoki?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options