Skip to content
Kolossiyawa 2:16-18

Kolossiyawa 2:16-18

16
Saboda haka kada ku bar wani yă shari’anta ku a kan abin da kuke ci ko sha, ko bisa ga abin da ya shafi wani bikin addini, ko Bikin Sabon Wata ko na ranar Asabbaci.
17
Waɗannan su ne hoton abubuwan da za su zo; amma Kiristi ne ainihinsu.
18
Kada ku yarda wani yă ɓata ku, cewa shi wani abu ne don yă ga wahayi. Irin mutumin nan yakan nuna ƙasƙancin kai na ƙarya, yă kuma ce yana yi wa mala’iku sujada. Irin mutumin nan yana kumbura kansa ba dalili, sai son zuciya irin na halin mutuntaka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options