Skip to content
Ayyukan Manzanni 7:59-60

Ayyukan Manzanni 7:59-60

59
Yayinda suke cikin jifansa, sai Istifanus ya yi addu’a ya ce, “Ubangiji Yesu, ka karɓi ruhuna.”
60
Sa’an nan ya durƙusa ya ɗaga murya ya ce, “Ubangiji, kada ka riƙe wannan zunubi a kansu.” Da ya faɗi haka, sai ya yi barci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options