Skip to content
Ayyukan Manzanni 7:56-57

Ayyukan Manzanni 7:56-57

56
Ya ce, “Ga shi, na ga sama a buɗe da kuma Ɗan Mutum tsaye a hannun dama na Allah.”
57
Da jin haka sai suka tattoshe kunnuwansu, suka kuma yi ihu da ƙarfi sosai, suka aukar masa gaba ɗaya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options