Skip to content
Ayyukan Manzanni 7:55-56

Ayyukan Manzanni 7:55-56

55
Amma Istifanus, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya dubi sama ya kuma ga ɗaukakar Allah, da Yesu kuma tsaye a hannun dama na Allah.
56
Ya ce, “Ga shi, na ga sama a buɗe da kuma Ɗan Mutum tsaye a hannun dama na Allah.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options