Skip to content
Ayyukan Manzanni 7:27-28

Ayyukan Manzanni 7:27-28

27
“Amma mutumin da yake wulaƙanta ɗayan, ya tura Musa a gefe ya ce, ‘Wa ya mai da kai mai mulki, da alƙali a kanmu?
28
Kana so ka kashe ni kamar yadda ka kashe mutumin Masar nan na jiya?’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options