Skip to content
Ayyukan Manzanni 7:20-21

Ayyukan Manzanni 7:20-21

20
“A lokacin nan aka haifi Musa, shi kuwa ba kamar sauran jarirai ba ne. Wata uku aka yi renonsa a gidan mahaifinsa.
21
Sa’ad da aka ajiye shi a waje, diyar Fir’auna ta ɗauke shi ta kuma rene shi kamar ɗanta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options