Tsallake zuwa abun ciki
Ayyukan Manzanni 7:2-3

Ayyukan Manzanni 7:2-3

2
Game da wannan ya amsa ya ce, “’Yan’uwa da ubanni, ku saurare ni! Allah mai ɗaukaka ya bayyana ga kakanmu Ibrahim yayinda yake a ƙasar Mesofotamiya tukuna, kafin ya yi zama a Haran.
3
Allah ya ce, ‘Ka bar ƙasarka da kuma mutanenka, ka tafi ƙasar da zan nuna maka.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options