Skip to content
Ayyukan Manzanni 7:18-19

Ayyukan Manzanni 7:18-19

18
Sa’an nan wani sarki, wanda bai san kome game da Yusuf ba, ya zama mai mulkin Masar.
19
Ya kuwa wulaƙanta mutanenmu sosai, ya kuma gwada wa kakanni-kakanninmu azaba ta wurin tilasta su su zubar da sababbin jariransu, don su mutu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options