Skip to content
Ayyukan Manzanni 5:30-31

Ayyukan Manzanni 5:30-31

30
Allahn kakanninmu ya tā da Yesu daga matattu, wanda kuka kashe ta wurin ratayewa a bisan itace.
31
Allah ya ɗaukaka shi zuwa hannun damansa a matsayin Yerima da Mai Ceto don yă kawo tuba da gafarar zunubai ga Isra’ila.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options