Skip to content
Ayyukan Manzanni 4:21-22

Ayyukan Manzanni 4:21-22

21
Bayan ƙarin barazana sai suka bar su su tafi. Ba su iya yanke shawara yadda za a hore su ba, domin dukan mutane suna yabon Allah saboda abin da ya faru.
22
Gama mutumin da ya sami warkarwar banmamaki, shekarunsa sun fi arba’in.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options