Tsallake zuwa abun ciki
Ayyukan Manzanni 27:34-35

Ayyukan Manzanni 27:34-35

34
Ina roƙonku yanzu ku ci abinci. Kuna bukatarsa don ku rayu. Ba ɗayanku da zai rasa ko gashin kansa guda ɗaya.”
35
Bayan da ya faɗi haka, sai ya ɗauki burodi ya yi godiya ga Allah a gabansu duka. Sa’an nan ya gutsuttsura ya fara ci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options