Skip to content
Ayyukan Manzanni 26:22-23

Ayyukan Manzanni 26:22-23

22
Amma na sami taimakon Allah har yă zuwa yau. Yanzu ga ni a tsaye a nan, ina shaida ga babba da yaro. Ba na faɗin kome fiye da abin da annabawa da Musa suka ce zai faru,
23
cewa Kiristi zai sha wahala, kuma a matsayin wanda yake na fari da zai tashi daga matattu, zai yi shelar haske ga mutanensa da kuma Al’ummai.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options