Skip to content
Ayyukan Manzanni 22:22-24

Ayyukan Manzanni 22:22-24

22
Taron suka saurari Bulus sai da ya yi wannan magana. Sa’an nan suka ɗaga muryoyinsu suka yi ihu suka ce, “A raba duniya da wannan mutum! Bai cancanci yă rayu ba!”
23
Da suna ihu suna kaɗa mayafansu suna da tā da ƙura sama,
24
sai shugaban ƙungiyar sojan ya umarta a kai Bulus a barikin soja. Ya ba da umarni a yi masa bulala a kuma tambaye shi abin da ya sa mutane suke masa ihu haka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options