Tsallake zuwa abun ciki
Ayyukan Manzanni 21:15-17

Zuwa Urushalima

Ayyukan Manzanni 21:15-17
15
Bayan haka, sai muka shirya muka kuma haura zuwa Urushalima.
16
Waɗansu almajirai daga Kaisariya suka raka mu suka kawo mu gidan Minason, inda za mu sauka. Shi mutumin Saifurus ne kuma ɗaya daga cikin almajirai na farko.
17
Sa’ad da muka zo Urushalima, ’yan’uwa suka karɓe mu da murna.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options