Skip to content
Ayyukan Manzanni 21:13-14

Ayyukan Manzanni 21:13-14

13
Sai Bulus ya amsa ya ce, “Don me kuke kuka kuna kuma ɓata mini zuciya? A shirye nake ba ma a daure ni kawai ba, amma har ma in mutu a Urushalima saboda sunan Ubangiji Yesu.”
14
Da dai ya ƙi rarrasuwa, muka yi shiru, muka ce, “Bari Ubangiji yă yi nufinsa.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options