Skip to content
Ayyukan Manzanni 21:15-17

Ayyukan Manzanni 21:15-17

15
Bayan haka, sai muka shirya muka kuma haura zuwa Urushalima.
16
Waɗansu almajirai daga Kaisariya suka raka mu suka kawo mu gidan Minason, inda za mu sauka. Shi mutumin Saifurus ne kuma ɗaya daga cikin almajirai na farko.
17
Sa’ad da muka zo Urushalima, ’yan’uwa suka karɓe mu da murna.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options