Skip to content
Ayyukan Manzanni 20:37-38

Ayyukan Manzanni 20:37-38

37
Sai dukansu suka yi kuka suka rungume shi, suka kuma yi masa sumba.
38
Abin da ya fi sa su baƙin ciki shi ne maganarsa da ya ce, ba za su ƙara ganin fuskarsa ba. Sai suka raka shi zuwa wajen jirgin ruwa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options