Skip to content
Ayyukan Manzanni 20:29-30

Ayyukan Manzanni 20:29-30

29
Na san cewa bayan na tafi, mugayen kyarketai za su shigo cikinku ba za su kuwa ƙyale garken ba.
30
Ko cikinku ma mutane za su taso su karkatar da gaskiya don su jawo wa kansu almajirai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options