Ayyukan Manzanni 20:25-27
25
“Yanzu na san cewa ba ko ɗaya daga cikinku wanda na zazzaga ina muku wa’azin mulkin Allah da zai sāke ganina.
26
Saboda haka, ina muku shela a yau cewa ba ni da alhakin kowa a kaina.
27
Gama ban yi wata-wata a sanar muku dukan nufin Allah ba.