Skip to content
Ayyukan Manzanni 20:20-21

Ayyukan Manzanni 20:20-21

20
Kun san cewa ban yi wata-wata yin muku wa’azi game da duk abin da zai amfane ku ba amma na koyar da ku a fili da kuma gida-gida.
21
Na yi shela ga Yahudawa da Hellenawa cewa dole su juye ga Allah cikin tuba su kuma amince da Ubangijinmu Yesu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options